Qalu innalillahišŸ˜­ yanzu-yanzu Yan sanda suka Yi nasara cafke wasu Mata da al'burusai kuasn sama da dudu Daya (1k) a...

Qalu innalillahišŸ˜­ yanzu-yanzu Yan sanda suka Yi nasara cafke wasu Mata da al'burusai kuasn sama da dudu Daya (1k) a...

ALLAH YA ʘARA TONA ASIRIN MIYAGU:



Jami'an 'Yan sandan sirri sun kama Rashida Umar da Rukaiya Ladan a garin Akwanga dake jihar Nasarawa dauke da harsashin bindiga sama da guda dubu ɗaya.




Wadannan matan sun dauko harsashin ne daga wani gari da ake kira Fadan-Karshe dake karamar hukumar Sanga na jihar Kaduna zasu kaiwa 'yan ta'addan jeji a Kontagora na jihar Niger.





Waɗannan mata da ire irensu na daga waɗanda suka hana yankunanmu zaman lafiya. Allah ya isar muna akan su da duk mai hannu a ciki, ya kuma yi mana maganin duk wanda keda hannu wurin ayyukan ta'addanci a ʙasarmušŸ˜­šŸ¤²



~Zakari Adamu Kontagora

Allah yasa mudace Al'farmar ANNABI MUHAMMAD SAW ♥️

AMEN šŸ¤²

Post a Comment

Previous Post Next Post